Home LabaraiGanduje ya tsige Sarki Kano, Muhammadu Sunusi II

Ganduje ya tsige Sarki Kano, Muhammadu Sunusi II

by Dabo Online
0 comments

Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje, ya tsige mai martaba Sarki Muhammadu Sunusi II.

Hakan na kunshe a jikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji ya fitar a yau Litinin.

Sanarwar tace majalissar zartarwar jihar Kano ce ta amince da tube rawanin Sarki bisa samunshi da laifuka da suka hada da rashin biyayya.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00