Home LabaraiJaafar Jaafar ya rasa mahaifiya

Jaafar Jaafar ya rasa mahaifiya

by Dabo Online
0 comments

Mahaifiyar Jaafar Jaafar, mawallafin jaridar Daily Nigerian ta rasu a yau safiyar Lahadi, 22 ga watan Maris 2020.

Da yake bayyanawa a shafukanshi na sada zumunta, Jaafar ya ce za’ayi jana’iza mahaifiyar tashi yau Lahadi a Kwanar Gidan Kankara, Sabon Titi dake birnin Kano kamar yadda addinin Islama ya tanadar.

https://www.facebook.com/669470853/posts/10158381913225854/?d=n

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00