Home LabaraiA gaggauce: Najeriya ta ruguje jami’an SARS

A gaggauce: Najeriya ta ruguje jami’an SARS

by Dabo Online
0 comments

Babban sifetan ‘yan sanda, IGP Adamu Muhammad ya sanar da ruguja jami’an SARs masu yaki da yan fashi da makami a Najeriya.

Hakan na zuwa bayan barkewar zanga-zanga a wasu biranen Najeriya da ma wasu kasashen musamman na tarayyar Turai.

cikakken bayanin zai zo….

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00