Home LabaraiA Gaggauce: Ƴan binduga sun sace ɗalibai mata da ba a san adadinsu ba a Kaduna

A Gaggauce: Ƴan binduga sun sace ɗalibai mata da ba a san adadinsu ba a Kaduna

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

Wasu yan bindiga sun kutsa cikin makarantar Federal College of Forestry Mechanism da ke Mando a jihar Kaduna.

BBC ta bayyana cewar yan bindugar sun ɗauki ɗalibai mata kaɗai a makarantar ba tare da ɗalibi namiji ko ɗaya ba.

Ta kuma tabbatar da cewar ba a san adadin daliban da aka sace ba.

Cikakken bayanin yana zuwa….

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00