Wasu yan bindiga sun kutsa cikin makarantar Federal College of Forestry Mechanism da ke Mando a jihar Kaduna. BBC ta bayyana cewar yan bindugar sun ɗauki ɗalibai mata kaɗai a …
Yan bindiga
-
Rahotanni daga wasu majiyoyi sun tabbatar da batan Salihu Tanko Yakasai, daya daga cikin mashawartan gwamnan Kano, Dr Abdullahi Ganduje. Salihu ya yi tsokacin ne bayan labaran sace ‘yan mata …
-
Rahotanni sun tabbatar da wani hari da yan bindiga su ka kai a jihar Zamfara in da suka sace dalibai mata sama da 300. Hakan na zuwa ne kwana 8 …
-
Labarai
Fada ya kaure tsakanin masu garkuwa da mutane a titin Kaduna-Abuja, sun karkashe junansu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotanni daga jihar Kaduna a Najeriya sun bayyana cewa fada ya kaure tsakanin ‘yan bindigar da suke garkuwa da mutane a kan titin Kaduna-Abuja da su da abokan ta’addancinsu. Gwamnatin …
-
Labarai
Rashin Tsaro: ‘Yan Binduga sun sace Sifetan ‘yan Sanda a Adamawa
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan Bindiga a sun sace wani jami’in dan sanda mai mukamin Sifeta a garin Koma na karamar hukumar Jada a jihar Adamawa dake arewa maso gabashin Najeriya. Kazalika ‘yan Bindugar …
-
Wasu mahara sun bude wa motoci wuta a babban birnin tarayyar Najeriya dake Abuja, kana sunyi gaba da fasinjoji da dama. Majiyar Dabo FM ta ruwaito cewa kakakin rundunar yan …
-
Jam’iyyar APC ta bayyana cewa a duk fadin kasar nan babu inda ke karkashin Boko Haram ko dai dai da inchi guda ne. Majiyar Dabo FM ta ruwaito mai magana …
-
LabaraiMatsalarmu a YauTaskar Malamai
A tantance jami’an tsaro domin ana zargin akwai hannun su a hare hare -Sheikh Sani Jingir
Shugaban Majalisar Malamai ta Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta Kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya bukaci a tantance jami’an tsaron kasar nan, don a fitar da …
-
Rahotanni daga iyalan Hajiya Zahra’u Aliyu, sun bayyana DABO FM dawowarta gida bayan da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da ita. DABO FM ta tattara cewar da asubahin ranar Asabar, …
-
Labarai
Da dumi-dumi: Yan bindiga sun afka kan tawagar Sarkin Pataskum, sun kashe ‘yan tawagarshi 3
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYan Bindiga sun afkawa tawagar mai martaba Sarkin Pataskum, Alhaji Umaru Bubaram a kan hanyar titin Kaduna- Zariya. Tini dai mutane 3 daga cikin hadiman Sarkin suka rasa rayukansu. Rahotanni …
-
Labarai
Ciwon Shawara ya kashe azzalumin mai garkuwa da mutane a Zamfara da Katsina tare da yaranshi 11
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRikakken mai garkuwa da mutane, Alhaji T.K da wasu guggan shuwagabannin yin garkuwa da mutane sun mutu. Rahotanni sun bayyana mutuwar tasu sakamakon barkewar cutar Shawara a dajin da suke …
-
Labarai
Yan Bindiga sun kone wani Matashi ‘Har Toka’ suka bawa iyayenshi akan sun kasa biyan kudin fansa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da kara tsanantuwar ayyukan sace-sace da kashe-kashen mutane, yan Bindiga sun aikata babbar ta’asa akan wani matashi. Mun samu wani rahoto daga jihar Adamawa cewa; A watannin da …
-
Labarai
‘Yan sandan Kano sun cafke mutane 100 da suka shiga jihar don fara ta’asar Garkuwa da Mutane
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRudunar ‘yan sandan jihar Kano ta cafke kimanin miyagun mutane 100 tare da muggan makamai wadanda suka shiga jihar domin fara aiwatar da laifin garkuwa da mutane. Kwamishina yan sandan …
-
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun tare hanyar Lokaja zuwa Abuja tare da kashe mutum da sace wasu mutanen. Lamarin ya faru ne a …
-
Labarai
An fanso dan Majalissar jihar Kaduna awanni kadan bayan anyi garkuwa da shi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYan bindigar da suka sace dan Majalissar dokokin jihar Kaduna, Suleiman Ibrahim Dabo, sun sake shi awanni kadan bayan sun sace shi a titin Kaduna-Zaria. Rahotanni a jiya Juma’a sun …
-
Labarai
Kaduna: Masu garkuwa da Mutane sun sace wanda yaje biyan kudin fansa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYan bindigar dai sun sace, Yusuf Ishak a dai dai lokacin da ya kai musu kudin fansar abokin aikinshi da aka sace a unguwar Rigasa ta jihar Kaduna. Sashin Hausa …
-
Labarai
Yan Bindiga sun yi garkuwa da dan Majalissar Dokoki na jihar Kaduna akan titin Kaduna-Zaria
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotanni sun bayyana cewa masu yin garkuwa da mutane sun sace wani Dan Majalissar dokoki dan jihar Kaduna. Rahotannin dai sun tabbatar da sace dan majalissar akan titin Kaduna zuwa …
-
Labarai
Sojoji ne suka fatattaki ‘Yan Sandan da suka kama ni, suka sakeni na tsere – Dan Kidinafa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRikakke kuma gagararren mai garkuwa da mutane, Hamisu Bala Wadume, ya bayyana yacce Sojoji suka taimashi ya tsere bayan da ‘yan sanda suka kamashi a garin Ibi na jihar Taraba. …
-
Labarai
‘Yan Bindiga da dama a Zamfara sun zubar da makamansu tare da neman yafiya – Matawalle
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya bayyana cewa adadi mai yawa daga cikin ‘yan bindigar jihar Zamfara sun watsar da makamansu. Gwamnan ya bayyana haka ne a ranar Lahadi …
-
Labarai
‘Yan Bindiga sun yanka mai unguwa a jihar Sokoto, sun harbe ‘dan sanda 1
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan Bindiga sun yanka mai unguwar garin Balle dake karamar hukumar Gudu a jihar Sokoto. Jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa wasu shaidun gani da ido sun bayyana cewa wasu …
