0
Sanata Ahmad Lawan ya lashe zaben shugaban majalissar dattijai a zaben da aka gudanar yau Talata.
Bayan an kammala zaben, magatakardar majalissar ya sanar da Sanata Ahmad Lawan a matsayin wanda ya lashe zaben.
Sanatoci 107 ne suka kada kuri’a gabaki daya inda Ahmad Lawan ya samu 79, Ali Ndume ya samu 28.
Adadin Kuri’u; 107
Ahmad Lawan – 79
Ali Ndume – 28
