Home LabaraiAli Ndume ya taya Sanata Ahmad Lawan murnar lashe zaben shugaban majalissar Dattijai

Ali Ndume ya taya Sanata Ahmad Lawan murnar lashe zaben shugaban majalissar Dattijai

by Dabo Online
0 comments

Bayan da aka zabi Sanata Ahmed Lawan a matsayin Shugaban majalisar dattawa ta tara, abokin hamayyarsa Mohammed Ali Ndume ya taya shi murnar lashe wannan zabe.

Daily Nigerian Hausa

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00