Home LabaraiAl'aduAskin Banza: ‘Yan Kwamati sun rabawa gayu ‘Barka Da Sallah’

Askin Banza: ‘Yan Kwamati sun rabawa gayu ‘Barka Da Sallah’

by Muhammad Isma’il Makama
0 comments

Rundunar ‘yan kwamatin hadin gwiwa mai taken ‘Coalition Joint Task Force’ na reshen jihar Kaduna sun shiga chafke masu askin banza a cikin da wajen gari domin yi musu aski da almakashi a wani sumame da suka kira ‘Rabawa Gayu Goron Sallah’.

Dabo FM ta rawaito hadin gwiwar kungiyar ta fitar da hakan ne a yammacin Litinin 1 ga Sallah a shafinta na kafafen sadarwa, matasan dai an chafke su ne suna tsaka da bikin sallah a fadin jihar.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00