Fusataccen mutumin da yaje chakumar Buhari, gaisawa yake so yiyi dashi – Fadar Shugaban Kasa

by Muhammad Isma’il Makama
0 comments

Fadar shugaban kasa ta bakin mai taimakawa shugaban Buhari, Femi Adesina ya bayyana cewa mutumin da yayi kokarin chakumar shugaban kasa Buhari a bikini shekarar da aka Saba yi a Argungun jihar Kebbi yayi kokarin ganin saiya gaisa da Buharin ne.

Majiyar DABO FM ta bayyana Femin yayi wannan batu ne a shafin sa na Twitter, inda yake karyata wadanda ke siyasantar da abin.

Screenshot 20200313 0756522 - Dabo FM

Bidiyon fusataccen matashin ya bayyana ne a kafafen Sada zumunta, cikin Bidiyon dai ana iya ganin matashin ya zaburo domin chakumar shugaban kasa inda kafin yakai daf dashi jami’an tsaro suka tare shi.

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00