Home LabaraiHotuna: BUK ta karrama Dr. Hafsat Ganduje ‘Goggon Kanawa’ bisa taimakonta ga bangaren Ilimi

Hotuna: BUK ta karrama Dr. Hafsat Ganduje ‘Goggon Kanawa’ bisa taimakonta ga bangaren Ilimi

by Dabo Online
0 comments

Uwargidan gwamnan jihar Kano, Dakta Hafsat Umar Ganduje, ta samu lambar yabo hadi da girmamawa daga Jami’ar BUK dake jihar Kano.

Kungiyar dake kula da tsari da gudanarwar Ilimi a Najeriya reshen Jami’ar ne ya baiwa Dr Hafsat Ganduje, lambar yabon ta hannun shugaban Shugaban Jami’ar Bayero, Farfesa Muhammad Yahuza Bello, a ranar Laraba.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00