Hotuna: Gwamnatin Ganduje ta kusa kammala wasu aiyukan gadajen sama da kasa

by Dabo Online
0 comments

Cikin Hotuna:

Gadar kasan da gwamnati jihar Kano takeyi karkashin jagorancin Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje a birnin Kano.

E1F15AE8 40FA 4E07 8E2A 47AA274EFF9F - Dabo FM

Gadar da take a titin Magaji Dambatta Road, tsohon shatale-talen Dangi.

Gwamnatin tace dai za’a kammala gadar cikin rabi zuwa karshen wannan shekarar da muke ciki ta 2019.

A cigaba da bunkasa hanya da gwamnatin keyi, Gwamnatin na kokari wajen kammala aiyukan tituna da gada wacce ta gada.

C57C082E 9ECB 427C BF4B 913CB33C82B8 - Dabo FM

Sai dai a iya cewa gwamnatin jihar Kano tayi watsi da harkar Ilimi jihar, wanda yanzu a iya cewa yayi tabarbarewar da dukkan gwamnatoci da akayi a baya sunfi ta Mai girma Ganduje tabuka aiki a fannin Ilimi.

 

3263420C 43C3 419C BAFD 6344BF1E3D7D - Dabo FM
29D38410 4EAD 4626 A637 E701DDC64CF7 - Dabo FM
BC589123 7E4C 415C 86F4 826D5FACFD42 - Dabo FM
5A69A3C6 A502 40BF 8322 EECFC0F42616 - Dabo FM
6110BE7C 0885 4134 8F6A E2A0A3492CCD - Dabo FM

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00