Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje da wasu muƙarrabansa da ƴan majalissun jiha da na tarayya na jihar Kano, su na ƙasar Saudiyya domin yin Umara a cikin wannan wata …
Ganduje
-
Labarai
Ganduje ya sanya ranar muƙabala tsakanin Malaman Kano da Sheikh Abduljabbar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano ta sanya ranar yin mukabala tsakanin Sheikh Abduljabbar Sheikh Nasiru da wasu malaman jihar Kano. DABO FM ta tattara cewar gwamnatin ta sanya ranar 7 ga watan …
-
Labarai
Gwamnatin jihar Kano ta amince da muƙabala tsakanin malaman Kano da Sheikh Abduljabbar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano karkashin jagororincin gwamna Ganduje ta amince da bukatar zama tsakanin malaman jihar da Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara. Babban sakataren yada labaran gwamnan jihar, Mallam Abba Anwar ne …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara ya cika babban maƙaryaci. Gwamnan ya bayyana haka ne a wata gajeriyar tattaunawarsa da sashin Hausa na …
-
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara ya yi kira ga magoya bayansa da su nemi katunan zaɓe domin sauya gwamnatin APC a zaɓe mai zuwa. DABO FM …
-
Gwamnatin jihar Kano tare da gwamnan jihar, Dr Abdullahi Umar Ganduje sun mika sakon ta’aziyyarsu ga tsohon gwamnan jihar Engr Dr Rabi’u Musa Kwankwaso kan rasuwar mahaifinsa. Ranar Alhamis dai …
-
Anyi kira da gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje da ya canza wa titi mai dauke da sunan ƙasar Faransa suna dake jihar Kano domin Allah-wadai da goyon bayan batancin …
-
[AN SABUNTA] Rahotanni sun bayyana gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya amince da rattaba hannu kan dokar hukuncin kisa da kotu ta yankewa wani mawaki da ya yi batanci …
-
BincikeLabarai
Ana zargin hadimin Ganduje, Alibaba da yin sama da fadin miliyan 16 na addu’ar Korona
An zargi mai bawa gwamna, Abdullahi Umar Ganduje shawara akan harkar addinai, Alibaba Agama Lafiya Fagge da sama da fadin naira miliyan 16 hasafi ga malamai da sukayi addu’a a …
-
Labarai
Abba Yusuf ya kai Ganduje kotu kan ‘bai wa wasu mutane gine-ginen Gwamnati’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAbba Kabir Yusuf, dan takarar gwamnan Kano a zaben 2019 ya mika gwamnan Kano, Dr Abdullahi Ganduje zuwa kotu tare da wasu mutane. Lauyan dan takarar, Barista Bashir Yusuf Tudun …
-
Kungiyar kwankwasiyya ta maka gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a kotu domin hana shi ciwo bashin €684,100,100.00 a wani banki na kasar Sin, China Development Bank. Rahoton DABO FM …
-
Tsohon kwamishinan aiyuka na jihar Kano, Mu’az Magaji ya jinjinawa tsohon gwamna, Rabiu Musa Kwankwaso wajen kwazon da ya nuna na dankwafar da mukaminsa a hukumar Neja Delta domin almundahanar …
-
Labarai
Kano: Bayan lashe biliyan 4.5, Gadar Dangi za ta kara lashe miliyan 724 ta fidda magudanar ruwa
Gwamnatin jihar Kano ta zartar da karin kashe naira miliyan 724,181,938.65 a gagarumin ginin gadar sama data kasa wadda take aiwatarwa a shatale-talen Dangi. DABO FM ta tattara cewa kamfanin Triacta …
-
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta sake zaftarewa ma’aikata wani kaso na cikin albashin su duk da yarjejeniyar da kungiyar kwadago tayi da gwamnatin. Rahoton DABO …
-
Tun bayan nasara da gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya samu a zaben gwamna da aka gabatar bayan ankai ruwa rana da jam’iyyar adawa ta PDP da dan takarar …
-
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana baya dana sanin kirkirar masarautu da tayi sanadiyya yin tafiyar ruwa da rawanin Sarkin Kano na 14, Sanusi II. DABO FM ta …
-
Labarai
Bude gidajen kallon kwallon kafa da Ganduje ya yi a Kano ya bar baya da ƙura
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTin bayan da gwamnanan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje ya amince da bude gidajen kallon kwallon kafa a jihar, al’ummar ciki da wajen jihar suke da cece-kuce. DABO FM ta …
-
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana kudurinta na yi wa dukkanin almajiran da suke jihar Kano gwajin cutar Kwabid19 dake jihar Kano. Gwamna Dr Abdullahi Ganduje ya ce gwamnatin jihar za …
-
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da umarnin dinka tukunkumin rufe hanci har guda miliyan 1 wanda a cewarshi zai karfafa matakan kare yaduwar annobar Koronabairas a jihar …
-
Labarai
Ganduje zai sassauta dokar hana fita tare da rabon kayakkain tallafi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, DR Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa gwamnatin jihar za ta sassauta dokar hana fita a jihar. Gwamnan yace gwamnatin ta dauki matakin ne domin bai wa …
