0
Amaryar ta kashe uwargidan ne a cikin wata na takwas daga tarewarta a gidan miji.
Al’amarin ya faru ne yau, Asabar a unguwar farawa dake jihar Kano.
Hukumar ‘yan sandan jihar tace tana binciken domin gano dalili da kuma gano hanyar da tayi wajen kisan domin fuskantar hukunci.
Sauran bayanai suna shigowa……………
