Home LabaraiKano Covid:19: Ana kira ga wadan da suka yi mu’amala da Prime Clinic da su kai kansu cibiyar gwaji

Kano Covid:19: Ana kira ga wadan da suka yi mu’amala da Prime Clinic da su kai kansu cibiyar gwaji

by Muhammad Isma’il Makama
0 comments

Ga mutanen Kano: Ana kiran dukkanin wadanda suka kwanta ko kai dubiya asibitin kudi na Prime Clinic da su kai kansu cibiyar gwajin Kwabid-19 dake asibitin Mallam Aminu Kano.

Rahotanni sun bayyana yadda mutumin daaka samu da cutar a Kano ya kwanta asibitin ba tare da yayin musu bayanin an dauki jininshi domin gwajin Kwabid-19 ba.

Zasu iya kiran lambobin jami’an NCDC kamar haka; 09093995333 09093995444

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00