0
Majalissar Sanatocin Najeriya ta tabbatar da nadin Tanko Muhammad a matsayin Alkali mai daraja ta daya a Najeriya.
Hakan na zuwa ne bayan da shugaba Muhammadu Buhari ya aikewa majalissar sunan Tanko Muhammad a matsayin sabon Alkalin Alkalan.
Cikakken bayanin yana shigowa…..
