Home LabaraiMajalissar Dattijai ta tabbatar da Tanko Muhammad a matsayin Alkalin Alkalai

Majalissar Dattijai ta tabbatar da Tanko Muhammad a matsayin Alkalin Alkalai

by Dabo Online
0 comments

Majalissar Sanatocin Najeriya ta tabbatar da nadin Tanko Muhammad a matsayin Alkali mai daraja ta daya a Najeriya.

Hakan na zuwa ne bayan da shugaba Muhammadu Buhari ya aikewa majalissar sunan Tanko Muhammad a matsayin sabon Alkalin Alkalan.

Cikakken bayanin yana shigowa…..

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00