Home LabaraiNa yafe wa masu zagi na amma ba zan kyale masu yi min ƙazafi ba – El-Rufai

Na yafe wa masu zagi na amma ba zan kyale masu yi min ƙazafi ba – El-Rufai

by Dabo Online
0 comments
Nasiru El-Rufai

Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai yace ya yafewa malaman da yace suna zaginshi i akan dokar fita a jihar Kaduna.

DABO FM ta tattara cewar malaman addinai a jihar Kaduna sunyi ta sukar El-Rufa’i akan dokar hana fita da suka ce ta hana su salla musamman ta Juma’a.

A jawabin da gwamnan yayi a yau Talata, yace gwamnatin jihar za ta cigaba da daukar dukkanin matakan kariya daga cutar Kwabid19 da ta addabi duniya.

“Ko a Makka ba za a yi sallar Idi ba, amma mu a nan malamai sun hau mumbari suna cewa mun hana sallah. Kuma sun sani. Saboda haka Allah ya isa.”

Sai dai yace ba zai yafewa dukkanin masu yi musu kazafi ba.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00