Akwai yiwuwar gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i ya naɗa mace Sarkin Zazzau biyo bayan rokon da mai ɗakin gwamnan ta yi. Rahoton Dabo FM ya bayyana wannan na zuwa ne …
El-Rufa’i
-
Gwamnatin jihar Kaduna a karkashin hukumar tsara birane ‘KASUPDA’ ta rushe gidaje sama da guda 50 a karamar hukukar Zariya. Gidajen sama da 50 da aka gama da wadanda ba …
-
RAJASTHAN: Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i, ya bayyana cewar kafin lokacin damuna, zasu shafe ayyukan ta’addanci da ‘yan ta’addar. Gwamnan ya bai wa manoma tabbacin cewar za su yi …
-
RAJASTHAN: Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i, ya bayyana cewar akwai gwamnoni da ke cogen adadin wadanda cutar Kwabid19 ta kama a jihohinsu. Gwamnan ya bayyana haka ne cikin wani …
-
Labarai
Na yafe wa masu zagi na amma ba zan kyale masu yi min ƙazafi ba – El-Rufai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai yace ya yafewa malaman da yace suna zaginshi i akan dokar fita a jihar Kaduna. DABO FM ta tattara cewar malaman addinai a jihar …
-
Labarai
Mallam El-Rufai ya kama malamai 2 da suka karya dokar hana fita
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna ta sanar da kama wasu malaman addinin Musulunci guda biyu biyo bayan keta dokar hana fita da sukayi. Gwamnatin tace malaman su jagoranci sallar Juma’a duk kuwa …
-
Gwamnatin jihar Kaduna ta zabi Malam Muhammadu Sanusi II Murabus a matsayin jigo cikin hukumar ci gaban saka hannun jari a jihar wato hukumar KADIPA. Majiyar DABO FM ta bayyana …
-
Labarai
El Rufa’i ya kara mafi karancin albashin yan fansho daga N3000 zuwa N30,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i, ya mayar da N30,000 a matsayin albashi mafi karanci na yan fanshon jihar Kaduna. Babban mataimakin gwamnan jihar, Muyiwa Adekeye ne ya bayyana haka …
-
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya koka kan yadda gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta kashe naira Tiriliyan 1.7 a harkar wutan lantarkin kasar nan sannan har yanzu ana cikin duhu …
-
Kwamishinan ilimi na jihar Kaduna, Dr Shehu Makarfi ya bayyana tini gwamnatin jihar ta shirya tsaf domin kaddamar da shirin bada ilimi kyauta tun daga matakin firamare har sakandare. Dabo FM …
-
Babban Limamin Darikar Angilikan na Mabiya addinin Kirista da ke Garin Zariya, Abiodun Ogunyemi, ya sake yin magana game da gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. Rahoton Dabo FM na Jaridar …
-
Gwamnan jihar Kaduna, Mal Nasiru El-Rufai ya bayyana cewa, a yanzu haka duk fadin Najeriya babu babbar haya da ke da tsaron hanyar Kaduna zuwa Abuja. Dabo FM ta jiyo …
-
El-Rufa’i ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a fadar shugaban kasa Abuja inda yace: “Mun bada umurninn cewa ya zama wajibi dukkan ma’aikatan ma’aikatar ilmin jihar Kaduna da ke …
-
Labarai
Ya sanya ‘danshi a makarantar da ya kashe wa miliyan 195, ya dauki Malamai 42 na musamman, El-Rufa’i
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDa safiyar yau ne gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i, ya kai ‘danshi Abubakar, makarantar Firamare ta Capital School dake jihar. Hakan na zuwa ne bayan da gwamnan ya alkaurata …
-
Labarai
Kyan Alkawari: El-Rufa’i ya sanya ‘danshi na cikinshi a makarantar Firamare ta gwamnanti
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i, ya sanya danshi, Abubakar, a makarantar Firamare ta gwamnati. Hakan na zuwa ne bayan da gwamnan yayi alkawarin sanya danshi a makarantar gwamnati idan …
-
BincikeLabarai
Ko Sheikh Zakzaky zai warke a kasa da kwanaki 1416 da suka ragewa Buhari da El-Rufai?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTakaddama tsakanin gwamnatin jihar Kaduna da shugaban IMN ta faro asali ne tin a shekarar 2015, a dai dai lokacin da gwamnati ta kama shugaban a matsayin alhakin tsare hanya …
-
Labarai
EL-Rufai ya gindaya tsauraren sharuda 7 kafin amincewa da tafiyar Al-Zakzaky kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna a karkashin gwamna Mallam Nasiru El-Rufa’i ta zayyana sharuda 7 da za’a cika kafin ta amince da tafiyar Zakzaky zuwa kasar Indiya neman lafiya. DABO FM ta …
-
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i ya bawa dukkanin mukarraban gwamnatinshi umarnin rubuta takardar ajiye aiki. Jaridar The Nation ta rawaito cewa Gwamna ya bada umarnin ne ga dukkan ma’aikata …
-
Labarai
Tsaro: Tawagar El-Rufa’i ta tarwatsa dandazon masu garkuwa da mutane a kan titi Kaduna-Abuja
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufa’i ya jagoranci tawagar jami’an tsaro wajen fatattakar masu garkuwa da mutane a kan tituna. A cikin makonnan dai aka samu rahotanni dake nuni da …
-
Zababben Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufa’i, ya bayyana cewa yana nan da ranshi kuma babu hatsarin daya ritsa dashi. Gwamnan ya bayyana haka ne a wata ganawa da yayi …
