Matasan jihar Lagos sun mika kokensu ga hukumar zaben kasa ta INEC saboda barazanar da suka ce yan daban jami’iyyar APC suke musu na tirsasasu zaben jami’iiyar APC.
Matasa sunce daga bisani ma yan daban sun kone wasu dage cikin kayayyakin zabe da kuma kuri’o’in da masu zabe suka kada.
Lamarin ya jawo cece kuce a shafin twitter, mai alamar #Aguda
Kalli Bidiyon da matasan suke wallafawa a shafinansu na Twitter.
This is barbaric and atrocious. Situation in Aguda. #ElectionNotWarv#NigeriaDecides2019 pic.twitter.com/65p2Fy1lz9