Mai bawa Shugaba Muhammad Buhari shawara kan yada labarai, Femi Adesina ya lissafa wasu tarin kashe-kashen mutane ta yace sune suka dora dan takarar jamiyyar PDP, Atiku Abubakar a keken …
Zaben2019
-
Labarai
Kotu ta kwace kujerar dan majalissar APC ta bawa na PDP a jihar Imo
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar kotu dake da zamanta a garin Owerri, ta kwace kujerar zababben dan majalissar tarayya, Ugonna Ozurigbo, dake wakiltar Nkwerre/Nwangele/Njabu/Isu na jihar Imo. A ranar Laraba, ya rubuta takardar …
-
Siyasa
INEC ta tabbatar da Matawalle a matsayin zababben gwamnan Zamfara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbarhukumar zzabe ta INEC ta tabbatar da Matawalle a matsayin zabbaben gwamnan jihar Zamfara. Shugaban INEC, Farfesa Yakubu ne ya sanar da haka a ranar Asabar 25/05/2019, a babban shedikwatar …
-
Siyasa
Zamfara: Kotun ‘Allah Ya Isa’ ta kwace zabe daga APC da bawa PDP
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar kotun kolin Najeriya, ‘Supreme Court’, ta ruguje zaben cikin gida na jami’iyyar APC, ta kuma ayyana jami’iyyar PDP a matsayin jami’iyyar data lashe zaben gwamnan jihar tare da dukkanin …
-
Siyasa
Kotun Koli ta tabbatar da jami’iyyar PDP a matsayin wacce ta lashe zaben gwamna a jihar Zamfara.
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar kotun kolin Najeriya, ‘Supreme Court’, ta ruguje zaben cikin gida na jami’iyyar APC, ta kuma ayyana jami’iyyar PDP a matsayin jami’iyyar data lashe zaben gwamnan jihar tare da dukkanin …
-
Baturen babban zaben 2019 na hukumar INEC a jihar Kwara, Garba Madami yace wasu yan siyasa sun so siyanshi da kudi domin ya murde zaben 2019 a jihar Kwara. Madami …
-
Kotun zabe a jihar Kano ta kaddamar da fara zaman sauraron kara a yau Alhamis, 04/04/2019. Alkalan da zasu jagoranci kararrakin sun hada da Mai shari’a Nayai Aganaba a matsayin …
-
Dan takarar Gwamnan jami’iyyar PDP ya lashe zaben Gwamnan jihar Adamawa. Hukumar INEC ta bayyana haka ne bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a jiya Alhamis 28/03/19. Alhaji …
-
Siyasa
Na’urar tattara zabe ta INEC ta nuna Atiku ne ya lashe zaben 2019 – PDP
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA bayanan da jam’iyyar PDP ta mika kara gaban kotu ranar Laraba, sun nuna cewa na’urar tattara sakamakon zabe na hukumar INEC ya nuna jam’iyyar PDP ce ta lashe zaben …
-
Kwamitin Manya masu kishin jihar Kano, KCCI tayi gargadi ga wasu ‘yan siyasa dake shiga hurumin siyasar kasar Kano bayan kasancewar su ba ‘yan jihar ba. Sun bayyana haka ne …
-
-
Siyasa
Kungiyar gamayyar kasashen turai, EU tayi Allah wadai da zaben gwamnoni
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar gamayyar kasashen turai ta EU, tayi wadai da yadda hukumar INEC ta gudanar da zabubbukanta a Najeriya. EU tace, Najeriya kasa ce mai kima a idanun duniya musamman a …
-
Hukumar zabe ta INEC ta cire jadawalin adadin akwatinan da aka soke zaben su saboda dalilan hargitsi da kuma yin zabe adadin daya dara na mutanen dake da rijista a …
-
Duba da irin abubuwan da suka faru a zaben da ya gudana na gwamnoni da ‘yan majalissun jiya a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2019, gwamnanatin jihar Kano ta …
-
Jami’iyyar PDP na kan gaba tare da rinjayen kuri’u 1,014,474 yayin da jami’iyyar APC ta samu 987,819. Sai dai adadin kuri’un da aka soke, sunfi adadin yawan tazarar kuri’un da …
-
Kwamishinan rundunar yan sandan jihar Kano, CP Muhammad Wakili yayi gargadi cewa dole ne a fadi sakamakon zaben gwamnan jihar Kano kafin sallar Isha’i. Yayi maganar ne duba da irin …
-
-
Siyasa
Kai Tsaye: Sakamakon Zabe daga Birnin Kano da kewaye, Daga gidajen Rediyon Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKai Tsaye: Ku rika loda wannan shafin domin sabon sakamako. Ungogo: Gwamna APC: 26,843 PDP:42,247 PRP:3622 Sumaila: Gwamna APC: 23,934 PDP: 16,606 PRP: 1929 Adadin Kuri’u: …
-
-
IJami’iyyar PDP ta lashe akwatin tsohon gwamnan Kano Dr Rabi’u Kwankwaso a mazabar sa dake garin Kwankwaso a karamar hukumar Kwankwaso. Ga yadda sakamakon yake: Gwamna: APC: 201 PDP: 407
