Home Siyasa#NigeriaDecides2019: ‘An harbe wani shugaban APC a jihar Ribas

#NigeriaDecides2019: ‘An harbe wani shugaban APC a jihar Ribas

by Dabo Online
0 comments

Rahotanni sun shigo cewa wasu ‘yan bindiga da ba’asan ko suwaye su ba sun harbe wani shugaban jami’iyyar APC a jihar Rivers.

An harbe shugaba Etete tare da babban yayenshi a garinsu na Ataba dake karamar hukumar Andoni ta jihar Rivers.

Hakan ya biyo baya ne jim kadan bayan an kame wasu dage cikin shuwagabannin jami’iyyar APC tare da katinan zabe wadanda ba nasu ba kamar yadda jaridar Daily Trust suka rawaito.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00