Home LabaraiRamadan: Najeriya zata tashi da azumi gobe Litinin – Sarkin Musulmi

Ramadan: Najeriya zata tashi da azumi gobe Litinin – Sarkin Musulmi

by Dabo Online
0 comments

Mai alfarma Sarki musulmin Najeriya, Muhammad Sa’ad Abubakar ya shaidawa al’ummar musulmin Najeriya dasu tashi da azumin Ramadan a gobe Litinin.

Sarkin Musulman ya bayyana haka ne bayan kammala zaman kwamitin ganin wata na NMSC.

Sultan yace; “Ina kira ga jama’ar musulmi, da mu tashi da azumi gobe idan Allah ya k Subhanahu wata’ala ya kaimu.”

https://www.facebook.com/idooba/videos/10219665053116852/

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00