Home LabaraiYanzu-yanzu: Fada ya kaure tsakanin ‘Yan sanda da Sojoji a Zaria

Yanzu-yanzu: Fada ya kaure tsakanin ‘Yan sanda da Sojoji a Zaria

by Mu’azu A. Albarkawa
0 comments

Kaduna: Rikicin ci ya kaure tsakanin jami’an ‘Yan sanda da Sojoji a titin unguwar Agoro Tudun Wata ta garin Zariya dake jihar Kaduna.

Rikicin da DABO FM ta shaidawa idanuwanta na zuwa ne bayan da aka kama wani da ake zargi soji ne kuma aka gurfanar da shi a kotun tafi da gidanka da gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa domin hukumta wanda suka karya dokar hana fita da gwamnati ta sanya.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00