Yanzu-yanzu: Fada ya kaure tsakanin ‘Yan sanda da Sojoji a Zaria

by Mu’azu A. Albarkawa
0 comments

Kaduna: Rikicin ci ya kaure tsakanin jami’an ‘Yan sanda da Sojoji a titin unguwar Agoro Tudun Wata ta garin Zariya dake jihar Kaduna.

Rikicin da DABO FM ta shaidawa idanuwanta na zuwa ne bayan da aka kama wani da ake zargi soji ne kuma aka gurfanar da shi a kotun tafi da gidanka da gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa domin hukumta wanda suka karya dokar hana fita da gwamnati ta sanya.

70F686C8 D931 40F7 AD44 17351B7AD817 - Dabo FM
D0CC8172 07B3 4B04 940D CC368D13364B - Dabo FM

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00