Home WasanniTin ina yaro nake son taka leda a Real Madrid – Hazard

Tin ina yaro nake son taka leda a Real Madrid – Hazard

by Dabo Online
0 comments

Dan wasa Eden Hazard, dan kasar Belgium, ya bayyana cewa yaso bugawa Real Madrid kwallo tin lokacin yana karami.

Dan wasan ya bayyana haka ne a wani sakon bakwananshi bari kungiyarshi ta Chelsea zuwa Real Madrid.

Hazard ya wallafa sakon a shafinanshi na sada zumunta, inda ya bayyana godiyarshi ga magoya bayan kungiyar da suka nuna masa goyon baya a tsawon shekaru 7-8 da yayi yana taka leda a kungiyar ta Chelsea.

Ya kuma godewa mahukunta da ma’aikatan kungiyar gaba ki daya.

Karanta cikakkiyar bayanin anan:

https://www.facebook.com/21941054161/posts/10157775778294162?sfns=xmwa

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00