Home LabaraiTsohon dan Majalissar jiha na karamar hukumar Sade ta jihar Bauchi ya rasu

Tsohon dan Majalissar jiha na karamar hukumar Sade ta jihar Bauchi ya rasu

by Dabo Online
0 comments

Tsohon dan majalissar jiha wanda ya wakilci karamar hukumar Sade dake jihar Bauchi, Alhaji Hamza Mahmud Lanzai ya rasu a daren ranar Arfa ta 2019.

Rahotanni daga Iyalanshi sun tabbatar da rasuwarshi a daren na ranar Asabar.

Hon Hamza Mahmud Lanzai ya rasu bayan fama da wata ‘yar matsananciyar rashin lafiya daga ciwon ‘Asthma’.

Cikakken bayanin yana zuwa…

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00