0

Tsohon dan majalissar jiha wanda ya wakilci karamar hukumar Sade dake jihar Bauchi, Alhaji Hamza Mahmud Lanzai ya rasu a daren ranar Arfa ta 2019.
Rahotanni daga Iyalanshi sun tabbatar da rasuwarshi a daren na ranar Asabar.
Hon Hamza Mahmud Lanzai ya rasu bayan fama da wata ‘yar matsananciyar rashin lafiya daga ciwon ‘Asthma’.
Cikakken bayanin yana zuwa…

