Tsohon dan Majalissar jiha na karamar hukumar Sade ta jihar Bauchi ya rasu

by Dabo Online
0 comments

Tsohon dan majalissar jiha wanda ya wakilci karamar hukumar Sade dake jihar Bauchi, Alhaji Hamza Mahmud Lanzai ya rasu a daren ranar Arfa ta 2019.

Rahotanni daga Iyalanshi sun tabbatar da rasuwarshi a daren na ranar Asabar.

Hon Hamza Mahmud Lanzai ya rasu bayan fama da wata ‘yar matsananciyar rashin lafiya daga ciwon ‘Asthma’.

Cikakken bayanin yana zuwa…

E57279B2 E3E0 4E05 94C5 016B9D679EA5 - Dabo FM

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00