Home LabaraiGwamnatin jihar Kaduna zata fara biyan sabon Albashi na N30,000 daga watan Satumba

Gwamnatin jihar Kaduna zata fara biyan sabon Albashi na N30,000 daga watan Satumba

by Dabo Online
0 comments

A yau Litinin, bangaren zartawa na gwamnatin jihar Kaduna ta aminta da fara biyan sabon albashin N30, ga dukkanin ma’aikatan jihar.

Dabo FM ta binciko cewa; Gwamnatin tace zata fara biyan sabon albashin ne daga 1 ga watan Satumbar wata mai kamawa.

Gwamnan jihar, Mallam Nasiru El-Rufai’i ne ya sanar da haka a wata takarda daya wallafa a shafinshi na Twitter kamar yacce zaku gani a kasa.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00