0
An samu mutum na farko da ya rasa ranshi a jihar Kano sakamakon Koronabairas.
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ce ta tabbatar da haka a shafinta na Twitter a wata sanarwa da ta fitar 11:55 na daren yau Laraba.
Ma’aikatar ta kuma tabbatar da samun mutane 12 da suka kamu da cutar, jumillar 21 cikin kasa da mako daya da bullar cutar.
Wednesday, 15th April 2020. As at 11:55 pm, 1 death of #COVID19 has been recorded in @KanostateNg @NCDCgov @FMICNigeria @dawisu @NOA_Nigeria @Chikwe_I @NphcdaNG #StaySafeNigeria #StayHome pic.twitter.com/SC68LnBZHT
— Kano State Ministry of Health (@KNSMOH) April 15, 2020
