Rahama Sadau ta kammala karatu a kasar Cyprus

by Dabo Online
0 comments

Fitacciyar jarumar, Rahama Sadau ta kammala karatun ta jami’ar Eastern Mediterranean University dake birnin Famagusta a kasar Cyprus.

Ta kammala karatun ne a fannin “Human Resources Management”.

Jarumar ta shiga sahun jarumawan na Kannywood masu shedar kammala karatun jami’a.

img 4011 - Dabo FM

Daga @rahamasadau a Instagram

img 4012 - Dabo FM

Daga @rahamasadau a Instagram

img 4010 1 - Dabo FM

Daga @rahamasadau a Instagram

img 4009 - Dabo FM

Daga @rahamasadau a Instagram

img 4013 - Dabo FM

Daga @rahamasadau a Instagram

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00