Home LabaraiMajalissar jihar Jigawa ta tsige kakakin ta

Majalissar jihar Jigawa ta tsige kakakin ta

by Dabo Online
0 comments

Majalissar jihar Jigawa ta tsige kakakin majalissar Alhaji Isa Idris a yau Alhamis.

Yan majalissa 20 ne daga cikin 30 na jihar suka tsige shi.

Sauran Labarin na zuwa………

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00