Labarai Matasan jihar Kano sun fara zanga-zangar kin amincewa da ƙarin masarautu 4 a jihar by Dabo Online 7 years ago written by Dabo Online 7 years ago 0 comments 0FacebookTwitterPinterestEmail 0 Matasa a jihar Kano sun fito zanga-zangar ƙin amincewa da dokar karin masarautu 4 a jihar Kano. ©️ ZAINAB NASEER Ranar Litinin majalissar jihar Kano ta karbi kuduri daga wasu da aka kira ‘yan kishin kasa suka aikewa majalissar bisa bukatar karin masarautu 4 a jihar Kano. ©️ ZAINAB NASEER Tini dai majalissar hadi da gwamna Ganduje suka zartar da dokar karin masarautun da yanke biyawa wasu daga cikin ‘yan majalissun fansho da din-din-din Sauran Labarin na shigowa………. KanoMatasa 0 FacebookTwitterPinterestEmail Dabo Online previous post Majalissar jihar Jigawa ta tsige kakakin ta next post Buhari ya kara wa’adin gwamnan babban bankin Najeriya ‘CBN’ You may also like Ya kamata Buhari ya rika yi mana jaje ko ta’aziyyar mutuwa –... 5 years ago Ba ni da shirin koma wa APC – Kwankwaso 5 years ago An sace ɗaliban Islamiyya su 200 a jihar Neja 5 years ago Jami’ar KUST Kano ta dakatar da ɗalibai 10 da su ka ci... 5 years ago Shekau ya kashe kansa yayin tsere wa kwamandojin ISWAP 5 years ago Lokaci ya yi da za a tunkari zaluncin da Isra’ila ke yi... 5 years ago