Abdullahi Umar Sani Fagge, Abdulmalik Ja’afar Mahmud – ‘Ya’yan malaman Kano da suka rasu a makon nan

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

A cikin wannan makon da muke bankwana da shi, an samu rashin wasu daga cikin ‘ya’yan fitattun malaman Musulunci na jihar Kano.

DABO FM ta tattara cewar ‘dan Sheikh Dr Umar Sani Fagge da ‘dan Marigayi Sheikh Ja’afar Mahmud Adam ne suka rasu.

Abdullahi Sheikh Umar Sani Fagge da akewa lakabi da Yayan Baba, ya rasu ranar Talata 6 ga Oktoba/ 22 ga Safar a unguwarsu ta Fagge bayan fama da matsakaiciyar rashin Lafiya.

D05C175B 2F8F 4248 99A6 A09C70CA0ED3 - Dabo FM

(H) Sheikh Umar Sani Fagge – (D)Marigayi Abdullahi Umar Sani Fagge

Kazalika yau Asabar, DABO FM ta samu rahotannin rasuwar Abdulmalik  Ja’afar Mahmud Adam, da a wajen marigayi Sheikh Ja’afaru Mahmud Adam.

50566861 A45C 4FFC A798 B4231586C63B - Dabo FM

 

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00