Home NishadiArewa24 ta fitar da cigaban shirin ‘Kwana Casa’in’ zango na 2

Arewa24 ta fitar da cigaban shirin ‘Kwana Casa’in’ zango na 2

by Dabo Online
0 comments

Gidan Talabijin na Arewa 24 ya fitar da cigaban shirin Kwana Casa’in a manhajar Instagram.

Hakan na zuwa ne bayan cika alkawari da tashar tayiwa masu kallonta da cewa zasu cigaba da kawo sabon shirin a satin farko na watan Oktobar 2019.

Dabo FM ta bincika cewa yanzu haka Kwana Casa’in Zango na 2, kashi na 1, yana nan a kan tashar Youtube ta Arewa 24.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00