Home LabaraiBayan suka da cece-kuce, Ahmad Lawan ya janye mukamin daya baiwa tsohon ma’aikacin Saraki

Bayan suka da cece-kuce, Ahmad Lawan ya janye mukamin daya baiwa tsohon ma’aikacin Saraki

by Dabo Online
0 comments

Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya janye aikin daya bawa Mr Festis Adebayo cikin kasa da awanni 48 bayan ya bashi mukamin mai bashi shawara a fannin labarai.

A wata sanarwar da ofishin shugaban majalissar dattawan ya fitar a ranar Alhamis mai dauke da sa hannun Muhammad Isa, sanarwar tace Sanata Ahmad Lawan ya janye mukamin daya bawa Mr Festis kamar yadda Daily Post ta bayyana.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00