Daga kasar Nijar, wasu dalibai sun nuna murnar su ga nasarar Buhari

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

A cigaba da nuna farinciki ga samun nasarar shugaban Muhammadu Buhari da ake tayi a cikin kasa Najeriya dama sauran sassan duniya inda ‘yan Najeriya suke zaune a wadancen kasashe, ko dai domin karatu, kasuwanci ko wani nauyin al’amari na rayuwar yau da kullin.

1F9A5FD7 AEAB 4437 BA52 3846391B1032 - Dabo FM

Daliban Najeriya da suke karatu a jami’ar Maryam Abacha dake garin Maradi a chan kasar Nijar, suma sun bayyana farincikinsu bisa lashe zaben shugaba Muhammadu Buhari a karo na biyu.

F1BCE900 2881 4CF9 837A BB2B18223F5A - Dabo FM

Adamu Haruna Ahmad ya bayyana mana cewa daliban sun shirya taron ne domin taya shugaba Muhammdu Buhari murna.

0963EABA B951 4241 A3B4 CA41F23CA5BC - Dabo FM

Sai dai har yanzu a Najeriya, tsohon dan takarar shugaban kasa na babban jami’iyyar hamayya ta PDP, Alhaji Atiku Abubakar yaki amincewa da sakamakon zaben daya tabbatarwa shugaba Muhammadu Buhari nasarar lashe zaben da aka gudanar a ranar Asabar 23 ga watan Fabarairun 2019.

21DF14D7 9A43 426C AA64 AB5D7FE3F329 - Dabo FM

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00