Home WasanniFIFA ta fitar da jerin sunayen ‘yan takarar zama ‘Gwarzon mai Horaswa’ na kakkar bana

FIFA ta fitar da jerin sunayen ‘yan takarar zama ‘Gwarzon mai Horaswa’ na kakkar bana

by Dabo Online
0 comments

Hukumar FIFA da ke da shedikwata a kasar Swizerland ta fitar da jerin sunayen masu horaswa da ka iya lashe kyautar ‘Gwarzon mai horaswa na kakar wasan bana.

Ga jerin sunayen da kasashen su;

🇩🇿 Djamel Belmadi
🇫🇷 Didier Deschamps
🇦🇷 Marcelo Gallardo
🇦🇷 Ricardo Gareca
🇪🇸 Pep Guardiola
🇩🇪 Jurgen Klopp
🇦🇷 Mauricio Pochettino
🇵🇹 Fernando Santos
🇳🇱 Erik ten Hag
🇧🇷 Tite

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00