Home LabaraiJigawa: Dan Majalissar Tarayya ya sake rasuwa

Jigawa: Dan Majalissar Tarayya ya sake rasuwa

by Dabo Online
0 comments

Dan Majalissar tarayya mai wakilatar karamar hukumar Garga da Babura na jihar Jihar Jigawa, Adamu Fagengawo ya rasu.

Ya rasu a wani asibiti dake birnin Dubai na hadaddiyar daular Larabawa.

Iyalan mamacin sun bayyanawa jaridar Daily Nigerian cewar, ya yanke jiki ya fadi inda ana zuwa asibiti a chan birnin Dubai yace ga garinku nan.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00