0
Daliban 50 daga cikin Daliba 242 da gidauniyar Kwankwasiyya zata dauki nauyin Digirinsu na II a kasar Indiya.
Wakilin DABO FM na kasar Indiya ya samu halartar wajen saukar Daliban.
Tin dai a ranar Alhamis Daliban suka baro jihar Kano inda suka tafi jihar Legas, a nan ne suka taso zuwa birnin New Delhi.
Dukkanin Daliban dai zasuyi karatu a Jami’ar Sharda dake jihar Uttar Pradesh kusa da babban birnin kasar.
