Home LabaraiKotu ta dakatar da karin masarautu 4 a jihar Kano

Kotu ta dakatar da karin masarautu 4 a jihar Kano

by Dabo Online
0 comments
Dr Abdullahi Ganduje

Wata babbar kotun jihar a Kano ta dakatar da yunkurin kirkiro sabbin masarautu a jihar Kano da Gwamna Ganduje yayi.

Babbar kotun tayi wannan hukunci ne a yammacin ranar Juma’a.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00