0
Kotun dake sauraron korafin zaben Sanatoci da ‘yan Majalissun jihar Kano, tayi watsi da korafin dan takarar PDP mai wakiltar karamar hukumar Ungoggo/Minjibir.
Dan takarar jami’iyyar PDP, Tajo Usman, ya shigar da karar kalubalantar zaben Hon Sani Ma’aruf mai Wake.
Cikakken rahotan yana zuwa…
Yau dai kotun zata yanke hukunci korafe-korafe na kujerun Majalissar Tarayya 3 da majalissar jiha 1 na jihar Kano.
Kujerun sun hadar da; Bebeji/Kiru da Doguwa/Tudunwada, Minjibir/Ungoggo da Dawakin Kudu a matakin Majalissar jiha.
