Home Kiwon LafiyaMutane 245 sun sake kamuwa da Kwabid-19, 37 a Katsina, 32 a Jigawa, 23 a Kano

Mutane 245 sun sake kamuwa da Kwabid-19, 37 a Katsina, 32 a Jigawa, 23 a Kano

by Dabo Online
0 comments

Mutane 245 sun sake kamuwa da Koronabairas a Najeriya.

DABO FM ta tattara cewar an samu mutane 76 37 masu dauke da ciwon a jihar Legas, 37 Katsina, 32 a Jigawa da 23 a jihar Kano.

Hukumar NCDC ce ta tabbatar da haka a shafinta na twitter yau Litinin.

”Yau Litinin, da misalin karfe 11:45 na dare, mutane 245 sun sake kamuwa da Koronabairas a Najeriya.”

Jumillar masu dauke da ciwon ya zama 2802 a Najeriya.

Kalli cikakken jerin jihohin;

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00