Home LabaraiRarara ya yi ganawar sirri da Dr Pantami da Dr Zainab Ahmad a Abuja

Rarara ya yi ganawar sirri da Dr Pantami da Dr Zainab Ahmad a Abuja

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments
Rarara-Pantami

Fitaccen mawakin siyasa a arewacin Najeriya, Dauda Adamu Rarara ya yi ganawar sirri da babban Ministan Sadarwa, Dr Isa Ali Pantami a ofishin ministan dake birnin Abuja a ranar Litinin, DABO FM ta tabbatar.

Kazalika mawakin ya gana da Ministar Kudi, Haj Zainab Ahmad ita ma a ofishinta na birnin Abuja.

“Bayan kammala tattaunawa da Ministan Sadarwa, Dr Isah Ali Pantami da Ministar Kudi, Hajiya Zainab Ahmad a babban birnin tarayyar Abuja”, in ji Rarara.

Sai dai bai bayyana abinda suka tattaunawa ba, ya ce; “Ku saurari sako na gaba.”

 

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00