Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna jimaminsa ga rasuwar gwarzon dan siyasa, daya daga Iyayen NEPU da PRP, Muhammadu Dauda Dangalan da ya rasu a ranar Asabar. Shugaban ya fitar …
Buhari
-
LabaraiRa'ayoyi
Buhari yana ingiza wutar yaƙin basasa a Najeriya – Kperogi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFaruk Adamu Kperogi, ɗaya daga fitattun tsofaffin ‘yan jarida a Najeriya ya ce shugaba Muhammadu Buhari yana ingiza wutar yakin basasa kasar. Kperogi, yanzu haka malami a sashin koyar da …
-
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya naɗa sabbin shugabannin hafsoshin tsaron Najeriya bayan ya amince da saukar tsofaffin. Sabbin hafsoshin su ne; Major-General Leo Irabor, a matsayin sabon Shugaban ma’aikatan …
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya mika sakon murnar bikin Kirsimeti ga al’ummar Najeriya musamman mabiya addinin Kiristanci. Buhari ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya fitar a shafukansa na …
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi Allah-wadai da yankan ragon da wasu ‘yan binduga da ake zargin mayakan Boko Haram ne suka yi wa manoma a jihar Borno. DABO FM ta …
-
Labarai
Buhari ya fitar da N62.7b domin gyara titin da ya tashi daga Kano, Dawakin Tofa, Gwarzo zuwa Dayi
Kwamitin zartarwa na ƙasa ya bada umarnin fitar da naira biliyan 62.7 domin yin aikin da ya tashi daga Kano zuwa Dawakin Tofa ya dangana da Gwarzo har zuwa Dayin …
-
Labarai
Abincin Korona: Kada ku karbi kayan sata da ‘ya’ya ko mazajenku suka kawo gida – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammad Buhari ya yi kira ga iyaye da kada su karbi kayan da ‘ya’yansu suka kawo wadanda suka balla rumbin abinci suka sato. Kazakalika ya yi kira ga mata …
-
Matasan Najeriya a shafukan sada zumunta sun bayyana rashin gamsuwarsu ga jawaban shugaba Muhammadu Buhari. DABO FM ta tattara cewar a jiya daren jiya Alhamis da karfe 7, Buhari ya …
-
Matasan Najeriya a shafukan sada zumunta sun bayyana rashin gamsuwarsu ga jawaban shugaba Muhammadu Buhari. DABO FM ta tattara cewar a jiya daren jiya Alhamis da karfe 7, Buhari ya …
-
Labarai
Ruguza SARs matakin farko ne na yi wa rundunar ‘Yan Sanda garambawul – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ruguza jami’an ‘yan sanda masu kakkabe ayyukan fashi da makami na SARS a matsayin mataki gwamnati na farko don gyara ga rundunar ‘yan sanda. …
-
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kafa wani kwamitin ajandar da Najeriya zata wanzu a kanta zuwa shekarar 2050 wanda cikinsa akwai shirin fitar da ‘yan Najeriya miliyan 100 dagaalauci. Rahoton …
-
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kudiri aniyar kawo karshen hauhawar farashin kaji a fadin Najeriya baki daya. Rahoton Dabo FM ya bayyana shugaba Buhari ya bada umarnin a fitar da …
-
Bayan wasu jaridun kasar nan sun bayyana cewa dan uwan shugaban kasa, Muhammadu Buhari wato Mallam Mammam Daura an dauke shi cikin gaggawa zuwa kasar Burtaniya domin rashin lafiyarsa ta …
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana gwamnatin sa na tsammanin yawan talakawan Najeriya zai ninka har sau uku dalilin annobar Kwaronabairas. Rahoton DABO FM ya bayyana mai magana da yawun …
-
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya dora alhakin kashe-kashen dake faruwa wanda yan kungiyar Boko Haram da sauran yan ta’adda keyi a kwana-kwanan nan a arewacin Najeriya musamman a jihohin Katsina, …
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana gwamnatinsa ta ciyar da yara yan makaranta fiye da miliyan tara domin basu damar samun karatu mai inganci da basu abinci mai gina jiki. …
-
Labarai
‘Buhari ya dakatar da dokar cin gashin ‘yan majalissun jiha da bangaren shari’a’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRAJASTHAN: Shugaba Muhammad Buhari ya jinkirtar da dokar bai wa ‘yan majalissun jihohi da bangaren shari’a damar cin gashin kansu, cewar Mista Kayode Fayemi, gwamnan jihar Ekiti. Gwamnan ya bayyana …
-
Labarai
Buhari ya sanya hannu a dokar haramtawa gwamnoni rike kudin ‘yan majalissun jiha da masu Shari’a
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan dokar da zata haramtawa gwamonin jihohi rike kudaden majalissar jiha da kuma bangaren shari’a ta jiha. Shugaban ya sanar da haka ne a …
-
Labarai
Buhari ya bada umarnin rabar da Shinkafar da Kwastam suka kama
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya bada umarni da a rabar da motocin Shinkafa 150 da hukumar hana fasa kwauri ta karbe. Shugaban yace a rarraba shinkafar zuwa jihohin Najeriya 36. Ministar …
