A kasuwar Limbe dake kudu maso yammacin Kamaru, masu saye da sayarwa na cikin gida da na Najeriya sun ce tun bayan da gwamnatin Najeriya ta rufe bakin iyakokin ta, …
Najeriya
-
Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta sanar da cewa ta soke jam’iyyu kimanin 74 a Najeriya, inda ta mayar da jam’iyyun siyasar zuwa 18 daga 92. Majiyar …
-
LabaraiMatsalarmu a YauTaskar Malamai
A tantance jami’an tsaro domin ana zargin akwai hannun su a hare hare -Sheikh Sani Jingir
Shugaban Majalisar Malamai ta Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta Kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya bukaci a tantance jami’an tsaron kasar nan, don a fitar da …
-
Jirgi mai kirar Boeing 707 ya fadi a jihar Kano yayin da yake kokarin sauka a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano, wanda yayi sanadiyar mutuwar mutane 176 a cikin …
-
BincikeFasahar MatasaLabaraiMatsalarmu a YauSanarwa daga Al’umma
Yadda za mu kare kan mu daga kamuwa da cutar zazzabin ‘Lassa’ -Dr Abdul’aziz T. Bako
Zazzabin Lassa, ciwo ne da kan iya jawo mutum ya rika zubar da jini ta kowace mafaka (hanci, baki, ido, da sauransu), har ma Idan abin ya zo da ajali, …
-
Gwamnan jihar Ekiti karkashin tutar jam’iyyar APC, Kayode Fayemi ya bayyana akwai yiwuwar rugujewar jam’iyyar sa ta APC bayan zangon mulkin shugaban kasa, Muhammadu Buhari. Mijiyar Dabo FM ta bayyana …
-
LabaraiSiyasa
To fa: Sanusi ya nemi Osinbajo yayi masa mataimakin shugaban kasa lokacin da Buhari bashi da lafiya
Tsohon dan majalisar jamhuriya ta biyu, Junaid Muhammed ya bayyana Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II yayi zawarcin kujerar mataimakin shugaban kasa lokacin da Buhari yake kwance a asibiti a birnin …
-
Majalisar tarayyar Turai ‘European Union’ ta bayyana cewa babu wani ci gaba a yakin da ake da yan ta’addan Boko Haram a fadin Najeriya. Majiyar Dabo FM ta bayyana majalisar …
-
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umarar Zulum, ya samu lambar yabon Musulmi mafi kokari a Najeriya na shekarar 2019, na jaridar Musulmai, Muslim News, jaridar Musulunci ta daya a Najeriya. …
-
Labarai
Yanzun nan: Soja ya kashe abokin aikinshi da farar hula mace daya a jihar Osun
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYanzunan, wani Soja mai suna Blessed Olodi na dake a sansanin sojoji na ‘Engineer Construction Regiment (ECT) a Ede, ya kashe abokin aikinshi da wata mata. Daily Trust ta rawaito …
-
Labarai
Gwamnatin ta sake jaddada kudurinta na fitar da ‘Yan Najeriya miliyan 100 daga talauci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin Najeriya ta jaddada kudurin da ta dade tana fada na fitar da ‘yan Najeriya kimanin miliyan 100 daga matsanancin talaucin da suke fama dashi. Ministar Kudin kasar, Zainab Ahmad, …
-
Labarai
Hukumomin Saudiyya sun sake maka dan Najeriya da aka yi wa cushen kwayoyin ‘Tramadol’ a Kotu
Rahotannin da suke iske DABO FM daga iyalan wani bawan Allah dan jihar Zamfara, Ibrahim Ibrahim Abubakar, sun bayyana mana yacce hukumomin kasar ta Saudiyya suka maka Ibrahim duk da …
-
Labarai
A najeriya, an haifi Jarirai sama da 26,000 a daren sabuwar shekarar – UNICEF
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAsusun Kula da Kananan Yara na Majalissar dinkin Duniya, UNICEF ya bayyana cewa Najeriya zata samu Jarirai sama da 26,039 a daren sabuwar shekarar 2020. Asusun yayi kiyasin cewa za’a …
-
Siyasa
Atiku, Kwankwaso, Tambuwal, Saraki, Lamido? PDP ta tsunduma neman dan takarar 2023
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin, ya bayyana cewa jam’iyyar ta shiga neman nagartaccen dan takara wanda zai tsaya mata a zaben shugaban kasa a zaben 2023. …
-
Shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin ya bayyana cewa jam’iyyar ta shiga neman nagartaccen dan takara wanda zai tsaya mata a zaben shugaban kasa a zaben 2023. …
-
Yan Najeriya sun maida wa ma’aikatar lantarki ta National Union of Electrical Employees (NUEE) martani game da barazanar yajin aikin da suke kokarin sake tsundumawa. Rahoton da Dabo FM ta …
-
Akwai yiwuwar duhu ya karade Najeriya nan gaba, inda mu ka samu labarin cewa kungiyar NUEE ta Ma’aikatan wutan lantarkin kasar nan su na barazanar shiga yajin aiki. Rahoton mu …
-
Tsohon gomnan Zamfara, Ahmed Sani Yariman Bakura yace zai tsaya takarar shugaban kasa saboda wahayin da aka saukar masa ta hannun abokin sa. A rahoton da Dabo FM ta samu …
-
Shugaba Muhammadu Buhari, ta yaba da kyautar samun shaidar wanzan da zaman lafiya ta Duniya da shugaban kasar Habasha ya samu. Shugaban kasar Habasha, Abiy Ahmad, ya karbi kyautar ne …
-
Daga yau Laraba bisa umarnin babban bankin Ƙasa wato CBN, bankunan kasuwanci irin su First Bank da GTBank da Zanith Bank da makamantansu za su fara cazar kwastomomin su adadin …
