Home LabaraiWata Mata ta kwararawa Saurayin diyarta ruwan zafi a gadon baya

Wata Mata ta kwararawa Saurayin diyarta ruwan zafi a gadon baya

by Dabo Online
0 comments

An kama wata mata da data shararawa Saurayin ‘yarta ruwan zafi a gadon baya.

Jaridar Independent ta rawaito cewa; matar da kirawo saurayin ne a kira irin na yaudara da niyyar cewa “Yazo zasuyi magana ta nutsuwa.”

Duk da dai jaridar bata bayyana garin da abin ya faru ba, Independent ta wallafa hotunan saurayin kamar yacce zasu gani a kasa;

RAhotanni sun tabbatar da cewa tin chan asali mahaifiyar budurwar tashi bata son alakar dake tsakaninsu.

“Mahaifiyar budurawar tashi ce ta kirawo shi gidan domin yazo su tattauna.”

“Zuwanshi ke da wuya, ta sharara masa ruwan zafi a gadon baya.”

Tini dai aka garzaya asibiti dashi domin karbar agajin gaggawa.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00