Yanzu Yanzu: Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin sakin Sambo Dasuki da Sawore

by Muhammad Isma’il Makama
0 comments

Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin sakin tsohon mai bawa shugaba Jonathan shawara a bangaren tsaro, Sambo Dasuki tare da shugaban juyin juya hali Sawore.

Cikakken bayanin yana zuwa…..

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00