Home Kiwon LafiyaYanzu-yanzu: Mutane 35 sun sake kamuwa da Koronabairas

Yanzu-yanzu: Mutane 35 sun sake kamuwa da Koronabairas

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 35 a daren Alhamis.

Kamar yadda hukumar ta bayyana a shafinta na yanar gizo gizo da shafin Twitter, tace adadin wadanda aka tabbatar a Najeriya ya zama 373.

“A yau da misalin karfe 10:20 na dare an sake samun masu dauke da cutar ‘Corona Virus’ guda 35. An samu guda 19 a Lagos, 9 a Abuja, 5 a Kano da 2 a jihar Oyo.

Ga cikakken adadin wadanda suka kamu a Najeriya:

Lagos- 251 FCT- 67 Kano- 21 Osun- 20 Edo- 15 Oyo- 13 Ogun- 9 Katsina- 7 Bauchi- 6 Kaduna- 6 Akwa Ibom- 6 Kwara- 4 Delta- 4 Ondo- 3 Enugu- 2 Ekiti- 2 Rivers-2 Niger- 2 Benue- 1 Anambra-

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00