Zabbaben dan majalissar da Kotu ta kwacewa kujera, Kawu Sumaila ya kaddamar da fara tafsirin Azumi

by Dabo Online
0 comments

Zababben dan majalissar tarayya da wata kotu ta kwacewa kujera, Hon Abdurrahman Kawu Sumaila, ya kaddamar da fara tafsirin azumin Ramadan na bana.

Tsohon babban mai bawa shugaba Buhari shawara a harkokin majalissar tarayya, ya bude karatun ne jiya a garin Sumaila dake jihar Kano.

7E4EFABA E8F8 449F BC46 A05865B4C344 - Dabo FM
Hon Kawu Sumaila yayin gudanar da Tafsiri
87F18106 4F2D 4B6E BD31 5CA7CF32F4FB - Dabo FM

A makonnin da suka gabata ne dai wata kotu ta kwace kujerar wakilcin karamar hukumar Takai/Sumaila daga hannun Kawo bisa tabbatar da rashin fafatawarshi a zaben fidda gwani da akayi a jami’iyyar su ta APC.

Kawu dai ya nemi tsayawa takarar Sanata, inda ya kara da Sanata Kabiru Ibrahim Gaya.

Karin Labarai

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00