Home Labarai‘Yan Shi’a sun kashe mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda a Abuja

‘Yan Shi’a sun kashe mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda a Abuja

by Dabo Online
0 comments

Yan Shia sun kashe DCP Usman Umar a yayin zanga-zangar da sukeyi don ganin an saki shugabansu, Sheikh Zakzaky.

Mutuwar dan sandan ta sanya rundunar ‘yan sanda a cikin jimami inda suka bayyana rashinshi a matsayin mai cin rai.

Cikakken bayanin yana zuwa…..

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00