Home LabaraiDokar hana cakudar Maza da Mata a baburan ‘Adaidaita Sahu’ tana nan daram – Ibn Sina

Dokar hana cakudar Maza da Mata a baburan ‘Adaidaita Sahu’ tana nan daram – Ibn Sina

by Dabo Online
0 comments

Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Mallam Haruna Muhammad Sani Ibn Sina, ta bayyana cewa dokar hana cakudar Mata da Maza a baburan adaidata sahu tana nan daram.

Shugaban ya bayyana haka yayin da yake ganawa a cikin shirin Guziri mafi alheri na gidan rediyon Arewa dake Kano.

https://www.facebook.com/arewaradio931/videos/473110043584368/

Shugaban ya tabbatar da cewa dokar tana nan sai dai sun dakatar da ita domin kammala shirye-shiryenta na tunkarar gudanar da dokar.

Zaku iya kallon hirar a bidiyon dake sama. Cigaban bayanan yana zuwa…..

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00