Home Kiwon LafiyaYanzu yanzu: An samu karin mutum 10 masu dauke da Coronavirus, jumilla 184 a Najeriya

Yanzu yanzu: An samu karin mutum 10 masu dauke da Coronavirus, jumilla 184 a Najeriya

by Dabo Online
0 comments

Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 10 a daren Alhamis.

Kamar yadda hukumar ta bayyana a shafinta na yanar gizo gizo da shafin Twitter, tace adadin wadanda aka tabbatar a Najeriya ya zama 184.

“A yau da misalin karfe 08:00 na dare an sake samun masu dauke da cutar ‘Corona Virus’ guda 10. An samu guda 7 a Lagos, 3 a Abuja.”

Ga jerin adadin da aka tabbatar a kowacce jiha;

  • Lagos – 98
  • Abuja – 38
  • Ogun – 4
  • Inugu – 2
  • Ekiti – 2
  • Oyo – 8
  • Edo – 4
  • Bauchi – 3
  • Osun – 14
  • Rivers – 1
  • Binuwai – 1
  • Kaduna – 4

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00