Home Kiwon LafiyaYanzu-yanzu: Mutane 2 sun sake kamuwa da Covid-19 a Kano, jumilla 3

Yanzu-yanzu: Mutane 2 sun sake kamuwa da Covid-19 a Kano, jumilla 3

by Dangalan Muhammad Aliyu
0 comments

Mutane 2 sun sake kamuwa da Covid-19 a jihar Kano.

Ma’aikatar lafiyar ta jihar Kano ce ta sanar da haka a yammacin yau Litinin.

“A halin yanzu, karfe 7:45 na yamma, an sake samun masu dauke da Coronavirus guda 2 a Kano.

Jumillar masu dauke da cutar a Kano ya zama 3.

You may also like

-
00:00
00:00
Update Required Flash plugin
-
00:00
00:00